Sashen Hausa
Yadda CBN Ta baiwa matar Emefiele Da Surukinsa kwangiloli - EFCC
A Gaban kotu, Agboro Omowera, shaida daga Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ya bayyana a....
- Katsina City News
- 12 Mar, 2024
"Mutum Dubu Talatin Zan ciyar A cikin Watan Ramadana" -Abdul'ziz? Mai Turaka
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Tsohon Mashawarci na Musamman ga tsohon Gwamnan jihar Katsina Malam Amin Bello Masari, akan wayar da....
- Katsina City News
- 11 Mar, 2024
"Gaskiya da Rikon Amana sune Jigon Gwamnatin Mu, Ku ma ku bada Fifiko akan Haka" -Daudaa ga Majalisar Zartaswar Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada buƙatar yin riƙo da gaskiya da riƙon amana a harkokin gudanar da mulki,....
- Katsina City News
- 11 Mar, 2024
Gwamnan jihar Zamfara ta Kaddamar da Asusun Kula da harkokin Tsaro
Gwamnatin Jihar Zamfara, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan....
- Katsina City News
- 10 Mar, 2024
An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano
An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake....
- Katsina City News
- 10 Mar, 2024
YADDA GAGARUMIN TAIMAKON ABINCIN JAHAR KATSINA ZAI GUDANA A DUK FADIN JAHAR.
@ Katsina Times 1, kowane "ward" a duk fadin jahar na za a sayar da gero da masara buhu dari biyu....
- Katsina City News
- 09 Mar, 2024
GWAMNAN JIHAR KATSINA YA BADA UMURNIN A SOMA SAYAR DA HATSI AKAN NAIRA DUBU ASHIRIN KOWANE BUHU.
Gwamnan jihar Katsina, Dakta Dikko Umaru Radda ya bada umurnin a soma sayar da MASARA da GERO....
- Katsina City News
- 09 Mar, 2024
Gwamnan Kaduna ya yi alƙawarin ceto dukka ɗaliban da aka sace a Kuriga
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya yi alkawarin ceto dukkan daliban da ‘yan bindiga suka sace a Kuriga da....
- Katsina City News
- 08 Mar, 2024
Yadda Dakatacciayar Minista Betta Edu ta Aikawa babban Akawu ta Ƙasa Takarda bukatar sakar mata Zunzurutun Kudi na ma'aikatar Tallafi na "NSIPA" Har fiye da Naira Biliyan Dubu Sittin da Shida...
Kamfanin jarida na 'Sahara Reporters' ne ya samu takardar da minista Edu ta rattafawa hannu kuma Mai dauke da kwanan....
- Katsina City News
- 08 Mar, 2024
Barawo Ya Haura Katangar Gidan Gwamnan Katsina, Ya Shiga Dakin Matarsa?
Muazu Hassan @Katsina TimesAna wani zargi mai karfin gaske cewa wani barawo ya haura katangar gidan gwamnatin Katsina ya keta duk....
- Katsina City News
- 07 Mar, 2024