Sashen Hausa

top-news

YAKIN DA GWAMNA RADDA YAKE YI DA ’YAN FASHIN DAJI: RIBA, RADADI DA TARNAKIN DA KE CIKI

Daga Maiwada DammallamDuk da cewa har yanzu ba a kai ga tudun mun tsira ba, amma tabbas an yi abubuwa....

top-news

Iyalan Marigayi Alhaji Danlami Sun Maka Gwamnatin Kaduna A Kotu Bisa Rushe Musu Muhalli

Kotu ta sanya ranar yanke hukunciDaga Zailani Mustapha Iyalan Marigayi Alhaji Hamid Danlami sun maka gwamnatin jihar Kaduna, hukumar tsara birane....

top-news

Amurka Ta Ba Mu Bayanan Sirrin Tsaron Arewacin Najeriya

Gwamnonin sun ce sun samu bayanan sirrin tsaron jihohinsu a Amurkar fiye da yadda suke samu a Najariya, "Wani bayanin....

top-news

Shehu Kabir Jani Ya gabatar da kansa a matsayin Dantakarar Shugaban karamar hukumar Mani.

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesShehu Kabir Jani daga Jam'iyya APC mai Mulki ya bayyana Aniyarsa ta tsayawa Takarar Shugaban karamar....

top-news

Tatsuniya: (12) Labarin Kishiyoyi biyu.

Ga ta nan, ga ta nanku.An yi wasu kishiyoyi biyu masu zaman lafiya a tsakaninsu a wani gari Ba su....

top-news

BANBANCHI TSAKANIN MAGUZAWA, HABE, FULANI DA JIHADIN MUSULUNCHI.

Mulki ko shugabanchi a Kassr Katsina ya faro ne  daga Sarakunan Durbi Takusheyi, wadanda yawancin marubita Tarihi  sun nuna MAGUZAWA....

top-news

Ko Kunsan Abubuwan Da Suke Faruwa a Jami'o'in Ƙasar Amruka Yanzu Haka Kuwa?

 Daga Bilya Hamza DassYau kwana 7 a jere ɗalibai sun hana karatu a manyan jami'o'i 21 da suke garuruwan Amruka....

top-news

Yadda Turawa Suka Binciko Afirka Ta Yamma Da Birnin Tambuktu

Tun Asali Yan kasuwan Turai na farko da suka shiga tekun Yammacin Afirka su ne Turawan Portugal a ƙarni na....

top-news

TAKAITACCEN TARIHIN MADAWAKIN KANKIA MUHAMMADU BATURE DA DIYAR SHI ATTAJIRA HAJIYA BAIKA - Yulaks KY

Malam Isiyaku wani shahararren malamin addinin Muslunci ne wanda asalin shi yazo ne daga ƙasashen Arewacin Afrika ana kyautata zaton....

top-news

An Kama Sojojin Gona da Sunan Hukumar Hisbah a Katsina.

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesHukumar Hisbah a jihar Katsina ta Cafke Sujojin gona da sunan Hisbah suna karɓar na Goro....