Sashen Hausa

top-news

Shugaban Kwamitin Sanya Ido A Kan Ayyukan Samar da Ruwan Sha a Jihar Katsina Ya Jaddada Muhimmancin Tabbatar da Ingancin Ayyuka

Daga Abbas Nasir, P.R.O (STOWASSA)Shugaban Kwamitin Sanya Ido A Kan Ayyukan Samar da Ruwan Sha, Alhaji Rabi'u Gambo Bakori, ya....

top-news

Gwamna Radda Ya Dauki Matakan Gyara Bangaren Ilimi a Jihar Katsina

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Gwamnan Jihar Katsina, Dakta Dikko Umar Radda, ya sake nanata kudirin gwamnatinsa na inganta harkar ilimi....

top-news

Gwamnatin Katsina Ta Ware Naira Biliyan 50 Domin Aiwatar da Ayyukan Ruwan Sha a Shekarar 2025

Katsina Times Gwamnatin Jihar Katsina ta ware kusan Naira biliyan 50 domin aiwatar da ayyukan ruwan sha a fadin jihar a....

top-news

EFCC Ta Kama Jami’ai Biyar Na Hukumar Haraji Ta Katsina Kan Zargin Satar Naira Biliyan N1.3

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Jami’an Hukumar Yaki da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) reshen Kano sun kama....

top-news

An Yi Taron Cikar Jaridar Amizan Shekaru 35 A Kano.

Auwal Isah, Zaharaddeen Ishaq Abubakar Dadaddiya kuma shahararriyar jaridar nan da ake wallafawa da harshen Hausa a garin Zariya jihar Kaduna,....

top-news

SANARWAR MANEMA LABARAI DAGA KUNGIYAR MURYAR TALAKA TA NAJERIYA. RANA:LITININ, 13 -01-2025

Kungiyar Muryar Talaka na jan hankalin 'yan Najeriya da su fahimci cewa mulkin Dimokaradiyya ya fi mulkin kama-karya, domin shi....

top-news

SANARWAR MANEMA LABARAI DAGA KUNGIYAR MURYAR TALAKA TA NAJERIYA. RANA:LITININ, 13 -01-2025

Kungiyar Muryar Talaka na jan hankalin 'yan Najeriya da su fahimci cewa mulkin Dimokaradiyya ya fi mulkin kama-karya, domin shi....

top-news

Shugaban jam'iyyar SDP na ƙasa ya baiyana abinda aka tattauna a ganawar sa da El-Rufai

Shugaban jam’iyyar SDP na kasa, Shehu Gabam, ya bayyana sakamakon ganawarsa da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai da wasu....

top-news

MAJALISAR KOLI TA SHARI’A A NAJERIYA RESHEN JIHAR KATSINA TA GABATAR DA MATSAYAR TA AKAN KUDURIN SABUNTA HARAJI

Majalisar Koli ta Shari’a reshen Jihar Katsina ta jaddada matsayar al’ummar jihar kan kudirin sabunta haraji, tare da yin kira....

top-news

SAMAR DA TSARO: GWAMNATIN ZAMFARA TA YABA WA SOJOJIN SAMA, TA KUMA JAJANTA WA AL'UMMAR DA HARIN JIRGIN SOJI YA SHAFA

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba da ƙoƙarin da sojojin Nijeriya ke yi na kai hare-hare kan ’yan bindiga....