Sashen Hausa

top-news

Ɗan Gidan El-Rufai Ya Caccaki Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna.

Bashir El-Rufai ya zargi Gwamnan jihar Uba Sani da kaucewa ayyukan da ya rataya a wuyansa ta hanyar kaurace wa....

top-news

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Kira ga Malaman Addini Da Su Guji Zage-zage ko cin zarafin Najeriya A Wuraren Wa’azi

Shugaban ya yi kiran ne a wajen taron bude baki da fadar gwamnatin ta shirya wa Malaman Addinai da Sarakunan....

top-news

Gwamnatin jihar Katsina ta biya diyya ga wadanda aikin Titin Kofar Soro zuwa Kofar Guga zai shafa

An biya diyya ga mutanen da aikin faɗaɗa titin Kofar Guga zuwa Kofar Soro zuwa tagwayen hanyoyi ya shafa a....

top-news

ZAMFARA NA NEMAN GWAMNATIN TARAYYA TA KAMMALA MADATSUN RUWA DAKE JAHAR.

@ Katsina Times Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta ƙara ƙaimi wajen ɗaukar nauyi tare da....

top-news

MATSALAR TSARO; GWAMNAN ZAMFARA YA GANA DA SHUGABAN KASA.

@ Katsina Times Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya gana da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu domin tattaunawa kan yadda ake samun....

top-news

ZAMFARA NA BUKATAR KARIN YAWAN SOJOJI

@Katsina Times Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi kira da a ƙara yawan sojojin da za aka tura Jihar.A ranar....

top-news

"Rabon da Jami'an Tsaro su Kaimana Ɗauki Tun Lokacin Gwamna Masari" Al'ummar Shekewa sun Koka

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesAl'ummar Garin Shekewa dake karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina sun koka akan halin ko Inkula....

top-news

Hukumar Tattara Kudaden Haraji ta Jihar Katsina ta Kaddamar da Shirin SIRTS don saukakawa masu Ababen hawa

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesHukumar Tattara Kudaden Haraji ta jihar Katsina bisa jagorancin Shugaban hukumar Alhaji Aminu Isiyaku ta Kaddamar....

top-news

Yadda Ɓarayin Daji Suka Halaka Mutane Goma Sha Biyu A Ƙananan Hukumomin Safana Da Batsari.

Muhammad Aminu Kabir A jiya Asabar 23/03/2024 ƴan bindiga suka kai mummunan hare-hare  a wasu ƙauyuka guda Ukku dake ƙananan hukumomin....

top-news

Labarin Malam Mai Makara ya Zagaye Kafafen Sada Zumunta a kan Yanda Yake Ƙona Al'qurani don maganin 'Yanbindiga

Shin Dagaske Malam Mai Makara Yana Ƙona Al'qurani...?Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Malam Mai Makara, sunan da Yayi Fice kenan wanda....