Sashen Hausa
Aikin Wutar Lambar Rimi a jihar Katsina: Dan majalisa ya gabatar da Korafi a zauren Majalisa.
Arc. Murtala Usman Banye, Dan Majalisar Tarayya daga kananan hukumomin Batagarawa, Rimi da Charanci, ya gabatar da korafi a zauren....
- Katsina City News
- 19 Feb, 2024
Gamayyar Kungiyoyin fararen Hula a Katsina Sun Bukaci sa Hankali A Cikin Matsalolin Najeriya a maimakon Zanga-zanga
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times A cikin wata Tattaunawa da kungiyar hadin kan Katsina Groups for National Unity and Integration, kungiyar....
- Katsina City News
- 18 Feb, 2024
ƳAN BINDIGA SUN KAI MUMMUNAN HARI NAHUTA TA BATSARI
Misbahu Ahmad @Katsina Times Ƴan bindiga ɗauke da miyagun makamai sun kai hari ƙauyen Nahuta dake cikin yankin ƙaramar hukumar Batsari....
- Katsina City News
- 18 Feb, 2024
ME YASA JAHAR ZAMFARA TA KAFA ASKARAWAN ZAMFARA?
@ Katsina Times da Jaridar Taskar labarai Wannan wata tattaunawa ce jaridar Daily Trust ta yi da Gwamna Dauda Lawal na....
- Katsina City News
- 17 Feb, 2024
"Duk wanda Aka Fasa Sito Aka Saida Masa Abinci Ya Siya, Haram Yaci." Sheikh Yaqub Yahaya Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Malamin Addinin Musulunci a Katsina Sheikh Yaqub Yahaya, ya bayyana haka a wajen karatun da yake....
- Katsina City News
- 16 Feb, 2024
"An rufe mana gidan Mai ne don farashin mu yayi ƙasa ga na saura" Ayfir Petroleum
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesKamfanin na Ayfir da ke samar da Man Fetur a jihar Katsina ya koka akan yanda....
- Katsina City News
- 16 Feb, 2024
Da Ɗuminsa: Ku dauki mataki kan duk yan kasuwar dake ɓoye abinci - Tinubu ya umurci jami'an tsaron Nijeriya
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da a duba yiwuwa kafa rundunar ‘yansandan jihohi a kasar.Wannan dai na daga....
- Katsina City News
- 15 Feb, 2024
Yanzu Muka Fara Kama ’Yan Tiktok, Cewar Hukumar Hisbah
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta bayyana cewa yanzu ta fara kama ’yan matan Tiktok masu yada kalaman batsa.Wannan gargadi....
- Katsina City News
- 13 Feb, 2024
ƁARAYIN DAJI SUN KAI HARI GARIN ƘASAI TA BATSARI
Misbahu Ahmad Batsari@ Katsina Times Ɓarayin daji masu satar dabbobi da garkuwa da mutane sun kai hari Ƙasai ta ƙaramar hukumar....
- Katsina City News
- 13 Feb, 2024
Hukumar Hizba a jihar Katsina ta cigaba da ziyarar malaman Addinin Musulunci don kyautata Alaƙa
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesSabuwar hukumar ta Hizbah wadda Gwamna Malam Dikko Umar Radda ya Kafa, don kyautata Ɗa'a da....
- Katsina City News
- 12 Feb, 2024