Sashen Hausa

top-news

ƳAN BINDIGA SUN KAI MUMMUNAN HARI A KAN HANYAR BATSARI ZUWA JIBIA.

Misbahu Ahmad  @ Katsina Times Ƴan bindiga masu satar dabbobi da garkuwa da mutane domin karɓar kuɗin fansa, sun kai mummunan....

top-news

"Muna neman Addu'a, Shawara da Haɗin kan dukkanin Malamai." Kwamandan Hizbah a Katsina

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesDakta Aminu Usman (Abu Ammar) Babban Kwamandan Hukumar Hizbah na jihar Katsina, ya nemi hadin kan....

top-news

Cikin wadanda akai garkuwa da su a Kankara hadda Jarirai ...Sun kashe Matashi saura sati ɗaya bikinsa.

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times  Adadin yawan mutanen da aka dauka ranar Lahadi a garin Katsalle dake karamar hukumar Ƙanƙara ya....

top-news

Mummunar Zanga-zanga akan Matsayin Rayuwa ta barke a jihar Arewa

Mummunar zanga-zanga ta barke a jihar Arewa kan yanayin halin kunci da ake ciki, bayanai sun fitoMazauna birnin Minna da....

top-news

An Kashe Mutum ɗaya an harbi ɗaya, an kuma sace Mata da ƙananan Yara a jihar Katsina

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesDa Yammacin ranar Lahadi tsakanin Magariba zuwa Isha'i 'Yanbindiga suka kai hari a wani gari mai....

top-news

FACEBOOK 2004: A Rana Mai Kamar Ta Yau 4 Ga Watan Fabrairu 2004 Facebook , babban shafin sada zumunta na yanar gizo, Mark Zuckerberg da Eduardo Saverin suka kafa.

Dandalin FacebookA ranar 4 ga Fabrairu, 2004, wani dalibi na biyu na Harvard mai suna Mark Zuckerberg ya ƙaddamar da....

top-news

Ina Cikin Tashin Hankali Tunda Alhaji Sani Ya Maka Ni A Gaban Kotu – Rarara

Jaridar MikiyaMawaƙi Dauda Adamu Abdullahi, wanda aka fi sani da Rarara, ya bayyana irin tashin hankali, da rashin sukunin da....

top-news

ZABEN 2024: KARAMAR HUKUMAR KAITA A MULKIN INJINIYA BELLO LAWAL 'YANDAKI

Sharhin jaridun Katsina Times da Taskar Labarai@ www.katsinatimes.com @ www.taskarlabarai.com   Kwanakin baya Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya bayyana wa....

top-news

An dakatar da Janye Aikin Fadada Filin Jiragen Sama na Katsina

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesMinistan Sifirin Jiragen Sama na Najeriya Mr. Festus Keyamo ya janye kudirin sa na karkatar da....

top-news

Cin Mutumcin Annabi (S) ya Jawo Zaman Fargaba a Katsina...

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesA daren Talata wayuwar garin Laraba, ne da Misalin karfe Tara saura na dare, Al'ummar Garin....