Sashen Hausa
ƳAN BINDIGA SUN KAI MUMMUNAN HARI A KAN HANYAR BATSARI ZUWA JIBIA.
Misbahu Ahmad @ Katsina Times Ƴan bindiga masu satar dabbobi da garkuwa da mutane domin karɓar kuɗin fansa, sun kai mummunan....
- Katsina City News
- 12 Feb, 2024
"Muna neman Addu'a, Shawara da Haɗin kan dukkanin Malamai." Kwamandan Hizbah a Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesDakta Aminu Usman (Abu Ammar) Babban Kwamandan Hukumar Hizbah na jihar Katsina, ya nemi hadin kan....
- Katsina City News
- 08 Feb, 2024
Cikin wadanda akai garkuwa da su a Kankara hadda Jarirai ...Sun kashe Matashi saura sati ɗaya bikinsa.
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Adadin yawan mutanen da aka dauka ranar Lahadi a garin Katsalle dake karamar hukumar Ƙanƙara ya....
- Katsina City News
- 05 Feb, 2024
Mummunar Zanga-zanga akan Matsayin Rayuwa ta barke a jihar Arewa
Mummunar zanga-zanga ta barke a jihar Arewa kan yanayin halin kunci da ake ciki, bayanai sun fitoMazauna birnin Minna da....
- Katsina City News
- 05 Feb, 2024
An Kashe Mutum ɗaya an harbi ɗaya, an kuma sace Mata da ƙananan Yara a jihar Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesDa Yammacin ranar Lahadi tsakanin Magariba zuwa Isha'i 'Yanbindiga suka kai hari a wani gari mai....
- Katsina City News
- 05 Feb, 2024
FACEBOOK 2004: A Rana Mai Kamar Ta Yau 4 Ga Watan Fabrairu 2004 Facebook , babban shafin sada zumunta na yanar gizo, Mark Zuckerberg da Eduardo Saverin suka kafa.
Dandalin FacebookA ranar 4 ga Fabrairu, 2004, wani dalibi na biyu na Harvard mai suna Mark Zuckerberg ya ƙaddamar da....
- Katsina City News
- 04 Feb, 2024
Ina Cikin Tashin Hankali Tunda Alhaji Sani Ya Maka Ni A Gaban Kotu – Rarara
Jaridar MikiyaMawaƙi Dauda Adamu Abdullahi, wanda aka fi sani da Rarara, ya bayyana irin tashin hankali, da rashin sukunin da....
- Katsina City News
- 04 Feb, 2024
ZABEN 2024: KARAMAR HUKUMAR KAITA A MULKIN INJINIYA BELLO LAWAL 'YANDAKI
Sharhin jaridun Katsina Times da Taskar Labarai@ www.katsinatimes.com @ www.taskarlabarai.com Kwanakin baya Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya bayyana wa....
- Katsina City News
- 02 Feb, 2024
An dakatar da Janye Aikin Fadada Filin Jiragen Sama na Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesMinistan Sifirin Jiragen Sama na Najeriya Mr. Festus Keyamo ya janye kudirin sa na karkatar da....
- Katsina City News
- 31 Jan, 2024
Cin Mutumcin Annabi (S) ya Jawo Zaman Fargaba a Katsina...
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesA daren Talata wayuwar garin Laraba, ne da Misalin karfe Tara saura na dare, Al'ummar Garin....
- Katsina City News
- 31 Jan, 2024