Sashen Hausa
An kuɓutar da ɗaliban Jami'ar Tarayya ta Gusau guda biyar
An kuɓutar da ɗaliban Jami'ar Tarayya ta Gusau da ke jihar Zamfara guda biyar cikin ɗalibai da aka sace.Wata ƴar....
- Katsina City News
- 17 Mar, 2024
Sanata Abdul'aziz Yar'adua Na Cigaba Mika Tallafi Ga Al’ummar Mazabar Sa
Jiya ne asabar 16/03/2024 Sanata mai wakiltar shiyar Katsina ta tsakiya Sanata Abdul'aziz Musa Yar'adua, Mutawallen Katsina ya ziyarci Karamar....
- Katsina City News
- 17 Mar, 2024
Ƙarin kasafin kuɗi ya halasta a doka - Ministan kasafin kuɗi Atiku Bagudu
Ministan kasafin kuɗi da tsare-tsaren tattalin arziƙi Sanata Atiku Bagudu ya ce majalisar dokokin Nijeriya bata karya wata doka ba....
- Katsina City News
- 16 Mar, 2024
Tinubu ya naɗa mace a matsayin shugabar NACA a karo na farko a tarihi
Shugaba na ƙasa Bola Tinubu ya nada Dokta Temitope Ilori a matsayin sabuwar Darakta-Janar ta Hukumar Yaki da Cutar Kanjamau....
- Katsina City News
- 14 Mar, 2024
Gwamnatin Najeriya ta karɓo rancen dala biliyan 1.3 domin kammala aikin titin jirgin ƙasa daga Kano zuwa Maraɗi
Gwamnatin Najeriya ta karɓo rancen dala biliyan 1.3 domin kammala aikin titin jirgin ƙasa daga Kano zuwa Maraɗi da ke....
- Katsina City News
- 14 Mar, 2024
Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da shugaban kungiyar Fulani Makiyaya ta Miyetti Allah kan ta’addanci.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta shigar da karar shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo da ake tsare da shi....
- Katsina City News
- 14 Mar, 2024
Garabasar Ramadan: Gwamnan Zamfara Dauda ya biya Kudaden Hutu ga Ma'aikatan Jihar
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya amince da biyan ma’aikatan Jihar kuɗaɗen su na hutu a matsayin wata garaɓasa ta....
- Katsina City News
- 13 Mar, 2024
Gwamnatin jihar Zamfara ta Haramta Saida Burodi ba akan Ƙa'ida ba, tare da zubashi a cikin Buhu
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya sanya hannu a kan dokar da ta haramta sayar da biredin da ba a....
- Katsina City News
- 13 Mar, 2024
An tsinci Gawar Jami'in Tsaron Kwaminiti Wac a Katsina
Masa'udu Masa da Barayin Daji suka kashe bayan kwanaki da Kamashi.Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Da Yammacin ranar Laraba 13 ga....
- Katsina City News
- 13 Mar, 2024
Ana Wata Ga Wata:- Cikin Azumin nan Ƴanbindiga sun sake sace mutum 61 a Kaduna
Ƴanbindiga sun sace kimanin mutum 61 a karamar hukumar Kajuru da ke jihar Kaduna, arewa maso yammacin Najeriya.Ƴanbindigar sun kai....
- Katsina City News
- 13 Mar, 2024