Sashen Hausa
’Yan Banga Ake Zargi Da Kashe Malamin Addini, Ba Askarawan Zamfara Ba - Gwamnati
Aƙalla mutane goma da ake zargin ’yan ƙungiyar ’yan banga ne aka kama bisa zargin kisan wani Malamin addinin Islama....
- Katsina City News
- 06 Mar, 2024
Jami'an tsaron Al'umma sun yi wa Matar Aure Dukan kawo wuka a Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Jami'an tsaron Al'umma, da aka fi sani da "Katsina Community Watch Corps" (C-WATCH) a garin Danmusa....
- Katsina City News
- 04 Mar, 2024
JAHAR ZAMFARA ZATA BIYA MA AIKATAN DA SUKAYI RITAYA
@ Katsina Times Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin....
- Katsina City News
- 03 Mar, 2024
Mataimakin shugaban kasa Shettima ya gana da Buhari a Daura
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima a ranar Asabar ya ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a garin Daura na jihar....
- Katsina City News
- 02 Mar, 2024
Shettima Ya Tabbatar Da Cewa Gwamnatin su Ta Samar da Sabbin Dabarun Yaki Da Rashin Tsaro
Mataimakin Shugaban ƙasa Kashim Shettina ya bada tabbacin cewa Gwamnatin tarayya zata samar da sabbin dabarun yaki da ‘yan fashi....
- Katsina City News
- 02 Mar, 2024
ZAMFARA TA KAMMALA AIKIN SHIRIN INGANTA LAFIYAR AL UMMAR JAHAR .
@ Katsina Times Gwamnatin Jihar Zamfara ta kammala kashi na uku na Shirin Inganta Lafiyar al'umma Kyauta, inda aka duba mutane....
- Katsina City News
- 29 Feb, 2024
Ziyarar Jam'iyyar APC: Tantance Ayyuka da Nazartar Zaben Kananan Hukumomi a jihar Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times KATSINA, 27 ga Fabrairu 2024 – A ranar Talata ne jam’iyyar APC reshen jihar Katsina karkashin....
- Katsina City News
- 29 Feb, 2024
ILMI NA CIKIN MURADAN GWAMNATIN LAWAL DARE
@ Katsina Times Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada cewa ilimi na ɗaya daga cikin ajandodi shida da ya....
- Katsina City News
- 29 Feb, 2024
Kwamitin Hana Boye Abinchi a Jihar Katsina Yayi Zama da Yan Kasuwa na Jihar Katsina
Shugaban kwamitin hana boye kayan abinci (Join Task Force) Alh. Jabiru Salisu Tsauri, wanda shine shugaban ma'aikatan gidan Gwamnatin Jihar....
- Katsina City News
- 29 Feb, 2024
ƳAN BINDIGA SUN KAI HARI YANKIN BATSARI
Misbahu Ahmad @ Katsina Times Ƴan bindiga sun kai hari ƙauyen salihawarɗan'alhaji dake cikin yankin ƙaramar hukumar Batsari ta jahar katsina.Lamarin ya....
- Katsina City News
- 28 Feb, 2024