Sashen Hausa

top-news

NOA Ta Kaddamar Da Fara Ayyukan Bunkasa Akidojin Kasa A Katsina.

Daga Auwal Isah, Muhammad Aliy Hafiziy (Katsina Times)Hukumar nan ta gyaran akida da wayar da kan 'yan Kasa, NOA, ta....

top-news

Sojojin Sama Sun Kai Hare-Hare Kan Maboyar 'Yan Tadda A Katsina Da Zamfara, Sun Kashe 'Yanbindiga da Yawa

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times, 15, Oktoba 2024Ayyukan sojojin saman Najeriya a jihar Zamfara yana samu gagarumar nasara, inda rahoto....

top-news

Yiwuwar Raguwar Farashin Man Fetur: IPMAN Ta Fara Tattaunawa da Matatar Dangote

Daga Auwal Isah, Katsina Times Akwai yiwuwar farashin man fetur zai ragu, bayan da kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN)....

top-news

Masu Ruwa da Tsaki na Karamar Hukumar Rimi Sun Gabatar da Sabon Shugaban APC ga Gwamnan Jihar Katsina

A ranar Litinin, 14 ga watan Oktoba, 2024, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, ya karbi tawagar....

top-news

Gwamna Dauda Lawal Ya Rantsar da Hon. Bala Aliyu Gusau a Matsayin Shugaban Hukumar Zaɓe ta Jihar Zamfara (ZASIEC)

Daga Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times A wani yunkuri na shirye-shiryen gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin Jihar Zamfara, Gwamna Dauda Lawal....

top-news

Zargin Kudin Tallafi a Dan Musa: Ba Gaskiya Bane, Siyasa Ce — Inji Wasu Mutanen Dan Musa

Mu'azu Hassan @ Katsina TimesWasu mutanen garin Dan Musa sun mayar da martani kan labarin da jaridar Katsina Times ta....

top-news

Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam Ta Bukaci Gwamnatin Najeriya Ta Dauki Mataki Kan Tauye Hakkin Bil Adama Da Kalubalen Tattalin Arziki

Katsina Times, 12 Ga Oktoba, 2024 Cibiyar Yaki Da Tauye Hakkin Dan Adam da Wayar da Kan Jama’a (IHRAAC) ta bayyana....

top-news

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Tallafawa Iyalan Jami’an Tsaron Kwaminiti Wach da Suka Rasa Rayukansu a Wajen Aiki

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Alhaji Sa'idu Ibrahim Danja (Kogunan Jibiya) Mataimaki na Musamman ga gwamnan Katsina akan wadanda Ibtila'in 'Yan....

top-news

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alkawarin Tallafa Wa Iyalin Sojojin Zamfara da Aka Kashe a Kwanton Bauna

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cikakken shirin gwamnatinsa na tallafa wa iyalan jami'an sojojin da aka kashe a....

top-news

Tsaro a Arewa: CNG Ta Gudanar da Babban Taro a Katsina

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesKungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta gudanar da babban taro a Katsina, inda aka tattauna....