Sashen Hausa
NOA Ta Kaddamar Da Fara Ayyukan Bunkasa Akidojin Kasa A Katsina.
Daga Auwal Isah, Muhammad Aliy Hafiziy (Katsina Times)Hukumar nan ta gyaran akida da wayar da kan 'yan Kasa, NOA, ta....
- Katsina City News
- 18 Oct, 2024
Sojojin Sama Sun Kai Hare-Hare Kan Maboyar 'Yan Tadda A Katsina Da Zamfara, Sun Kashe 'Yanbindiga da Yawa
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times, 15, Oktoba 2024Ayyukan sojojin saman Najeriya a jihar Zamfara yana samu gagarumar nasara, inda rahoto....
- Katsina City News
- 15 Oct, 2024
Yiwuwar Raguwar Farashin Man Fetur: IPMAN Ta Fara Tattaunawa da Matatar Dangote
Daga Auwal Isah, Katsina Times Akwai yiwuwar farashin man fetur zai ragu, bayan da kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN)....
- Katsina City News
- 14 Oct, 2024
Masu Ruwa da Tsaki na Karamar Hukumar Rimi Sun Gabatar da Sabon Shugaban APC ga Gwamnan Jihar Katsina
A ranar Litinin, 14 ga watan Oktoba, 2024, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, ya karbi tawagar....
- Katsina City News
- 14 Oct, 2024
Gwamna Dauda Lawal Ya Rantsar da Hon. Bala Aliyu Gusau a Matsayin Shugaban Hukumar Zaɓe ta Jihar Zamfara (ZASIEC)
Daga Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times A wani yunkuri na shirye-shiryen gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin Jihar Zamfara, Gwamna Dauda Lawal....
- Katsina City News
- 14 Oct, 2024
Zargin Kudin Tallafi a Dan Musa: Ba Gaskiya Bane, Siyasa Ce — Inji Wasu Mutanen Dan Musa
Mu'azu Hassan @ Katsina TimesWasu mutanen garin Dan Musa sun mayar da martani kan labarin da jaridar Katsina Times ta....
- Katsina City News
- 13 Oct, 2024
Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam Ta Bukaci Gwamnatin Najeriya Ta Dauki Mataki Kan Tauye Hakkin Bil Adama Da Kalubalen Tattalin Arziki
Katsina Times, 12 Ga Oktoba, 2024 Cibiyar Yaki Da Tauye Hakkin Dan Adam da Wayar da Kan Jama’a (IHRAAC) ta bayyana....
- Katsina City News
- 13 Oct, 2024
Gwamnatin Jihar Katsina Ta Tallafawa Iyalan Jami’an Tsaron Kwaminiti Wach da Suka Rasa Rayukansu a Wajen Aiki
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Alhaji Sa'idu Ibrahim Danja (Kogunan Jibiya) Mataimaki na Musamman ga gwamnan Katsina akan wadanda Ibtila'in 'Yan....
- Katsina City News
- 13 Oct, 2024
Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alkawarin Tallafa Wa Iyalin Sojojin Zamfara da Aka Kashe a Kwanton Bauna
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cikakken shirin gwamnatinsa na tallafa wa iyalan jami'an sojojin da aka kashe a....
- Katsina City News
- 12 Oct, 2024
Tsaro a Arewa: CNG Ta Gudanar da Babban Taro a Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesKungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta gudanar da babban taro a Katsina, inda aka tattauna....
- Katsina City News
- 12 Oct, 2024