Sashen Hausa

top-news

AN KAI KARAR KUNGIYAR KWALLO TA "KATSINA UNITED"DA NEMAN KUDI NAIRA MILYAN HAMSIN

.......anyi Kira a binciki yadda ake tafiyar da kulub din.Mahmood Hassan@ Katsina Times  Wani tsohon mai horas da "yan wasa na....

top-news

Jam'iyyar PDP a jihar Katsina ta kira taron gaggawa ga 'Ya'yan ta don Jaddada Aniyarsu ta shiga Takarar Zaɓen Kananan Hukumomi

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesJam'iyyar PDP mai adawa a jihar Katsina karkashin jagoranci Shugaban riko na jam'iyyar  Hon. Musa A.....

top-news

An gudanar da Addu'o,i da Ƙaddamar da Littafin Marigayi Tsohon Shugaban Ƙasa a Katsina.

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesA ranar Lahadi 5 ga watan Mayu 2024 ne tsohon shugaban Najeriya Marigayi Malam Umaru Musa....

top-news

SANARWA SAUKAR RUWAN SAMA DAGA KUNGIYAR MANOMA

May 5, 2024Kungiyar Manoman gaskiya ta jihar katsina wato AFAN na kira ga manoma jihar da suyi amfani da irin....

top-news

Kungiyar APC Akida Forum, ta Buƙaci EFCC ta binciki Ministan tsaro, Bello Matawalle

Kungiyar APC Akida Forum, ta yi kira ga Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) da ta binciki....

top-news

JAHAR ZATA KAFA HUKUMAR TSARA TATTALIN ARZIKI

@ Katsina Times A ƙoƙarin sa na inganta rayuwar al'umma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da kafa Hukumar Tsara....

top-news

GWAMNAN ZAMFARA TA JADDADA KUDURINTA NA KAWO KARSHEN MATSALAR TSARO

@ Katsina Times A wani yunƙuri na kawo ƙarshen ta'addanci, Gwamna Dauda Lawal ya jaddada aniyar gwamnatin sa na haɗa kai....

top-news

Gamayyar kungiyoyin Makarantun Allo (Tsangayu) na jihar Katsina sun yi kira ga Gwamnati ta waiwaye su.

A ranar Alhamis 2 ga watan Mayu gamayyar kungiyoyin Tsangayu na jihar Katsina sun kira wani zama na musamman domin....

top-news

Zaben Kananan hukumomi: "Bamu da wani zabi sai abinda Gwamna ya ce" -Jigajigan Jam'iyya APC a Mani.

Katsina Times A ranar Talata 30 ga watan Afrilu me, Jigajigan Siyasa kuma 'Ya'yan Jam'iyya APC mai Mulki a jihar katsina....

top-news

GWAMNAN ZAMFARA ZAI INGANTA RAYUWAR MA AIKATAN JAHAR

@ Katsina Times Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya sake jaddada aniyar gwamnatin sa ta inganta rayuwar ma'aikatan jihar. Gwamnan ya bayyana....