Ganawar Kakakin Hukumar Kwastan na Kasa da Babban Editan Jaridar Katsina Times

top-news

A yau laraba 24/ july/ 2024 shugaban kamfanin rukunin jaridun Katsina times da Mujallar Katsina city news  Muhammad Danjuma ya kai ziyara sada zumunci da huddar aiki ga kakakin hukumar kwastam ta kasa AM Maiwada a Ofis din shi dake hedkwatar hukumar kwastam dake Abuja


NNPC Advert