Hukumar Hisbah ta jihar Katsina ta Hana Ayyukan Ɓadala tare da sa Ido ga masu Aikatawa
- Katsina City News
- 07 Apr, 2024
- 211
Leave a Reply
Your email address will not be published. Required fields are marked *
Ayuba adamu tsiga
Allah sarki rayuwa mahakurci mawadaci .lokaci maisauyawa yadda ubangiji yaso dacan abaya yan hisbah sukadai suke fadi tashi suyi kidan su suyi rawar su wajen yaki da badala.dayawan lokuta muna fita patrol musha dakyar agun dj wani lokacin mukai samame gidan badala abimu da jifa zagi ta uwa ta uba.munaji muna gani wasu abubuwan dole muke hakuri babu yanda zamuyi dan bamu da uwa agindin murhu amma yau anwayi gari kungiyar hisbah tazama hukuma munzama masu yanci munada doka da oder gaskiya musulunci yaci gajiya irin wadda bai taba ciba ajihar katsina allah mungode ma daka bamu da mai ido jajirtaccen gwamna ma'abocin addini mai kishin musulunci wanda yakeyi dan al'uma bawai dan kansaba.ya ubangiji kayimasa jagora aduk lamuran sa kabashi kariya daga dukkan sharri commander general munayima fatan alkhairi kuma munama kyakykyawan zato ya allah yabaka ikon rikewa da amana yabaka kariya aduk lamuran ka,bello abubakar guga commander bakori divs allah yabaka nasara a irin gwagwar mayar dakakeyi da komai naka