A yau laraba 24/ july/ 2024 shugaban kamfanin rukunin jaridun Katsina times da Mujallar Katsina city news Muhammad Danjuma ya kai ziyara sada zumunci da huddar aiki ga kakakin hukumar kwastam ta kasa AM Maiwada a Ofis din shi dake hedkwatar hukumar kwastam dake Abuja
Fans
Fans
Fans
Fans