Breaking News
Sashen Hausa
Sarkin Fulanin Joben Katsina: WANE NE SHI? SU WAYE JOBAWA?
Mu’azu Hassan@ Katsina TimesMai Martaba Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman (CFR) ya amince da ba da sarautar Sarkin Fulanin....
- Katsina City News
- 24 Nov, 2023
Gwamnan Kano Ya Ƙaddamar Da Kasafin Kuɗi Na Naira Biliyan 24 Domin Karfafa Ayyukan Al'umma Da Kuma Biyan Ƴan Fansho
A wani mataki na karfafa ababen more Rayuwa da kuma Magance matsalolin da suka shafi zamantakewar al’umma, Gwamnan Kano Abba....
- Katsina City News
- 21 Nov, 2023
Ministan Cikin Gida Ya Jagoranci Ƴanta Bursunoni Sama Da Dubu Huɗu A Gidan Gyaran Hali Dake Kuje...
A ƙoƙarin shi na ganin an rage cinkoso a gidajen gyaran hali a Najeriya ministan cikin gida Hon. Olubunmi Tunji....
- Katsina City News
- 20 Nov, 2023
Mutanen gari sun fafata da barayin daji a yankin Batsari
MUTANEN GARI SUN FAFATA DA BARAYIN DAJI A YANKIN BATSARI.Misbahu Ahmad @ Katsina Times Ɓarayin daji masu dauke makamai sun kai hari....
- Katsina City News
- 18 Nov, 2023
TARON EDITOCIi: Tinubu Na So A Riƙa Yaɗa Kyawawan Labarai Don Jawo Zuba Jari A Nijeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nemi kafafen yaɗa labarai da su taimaka wajen bada labarai da bayanai da za kyautata....
- Katsina City News
- 16 Nov, 2023
Kungiyar Kwadago NLC da TUC sun dakatar da yajin aiki
Majalisar zartaswar kungiyar kwadago ta Najeriya da kuma kungiyar ‘yan kasuwa a daren Laraba ta dakatar da yajin aikin da....
- Katsina City News
- 15 Nov, 2023
Mawaki Ya Maka BBC Hausa A Kotu, Yana Menan Diyyar Miliyan 120
Mawaki Abdul Kamal na neman diyyar miliyan 120 daga Sashen Hausa na BBC kan amfani da kidan wakarsa ba da....
- Katsina City News
- 15 Nov, 2023
INEC Ta Nesanta Kan Ta Daga Zargin Baddala Kuri'un Zaɓen Gwamnan Kogi A Manhajar Tattara Sakamakon Zaɓe, IRev
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ce ko kaɗan ba ta baddala sakamakon zaɓen da ta aika a Manhajar Tattara....
- Katsina City News
- 15 Nov, 2023
Saudiyya Tayi Alƙawarin sanya Hannun jari a Matatun Man Najeriya da Garambawul na musayar kuɗaɗen Kasashen Waje
A taron Saudiyya da Afirka da aka yi a birnin Riyadh, Yarima mai jiran gado na Saudiyya Mohammed bin Salman,....
- Katsina City News
- 10 Nov, 2023
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta samu nasara kame mutane 134 da ake zargi da laifuka daban-daban a watan Oktoba
Zaharaddeen Ishaq Abubakar A wani gagarumin baje kolin tabbatar da doka da oda, rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta samu gagarumin....
- Katsina City News
- 02 Nov, 2023