Sashen Hausa
Gwamnatin Jihar Katsina Ta Karɓi Rahoton Bincike Kan Ayyukan Ma’aikatan Hukumar Hisbah
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times A Ranar Litanin 26 ga watan Agusta, Gwamnatin Jihar Katsina ta karɓi cikakken rahoto kan binciken....
- Katsina City News
- 27 Aug, 2024
Gwamnan Katsina Zai Kaddamar da Kwamitocin Raya Kasa Don Inganta Makomar Al'ummar jihar Katsina
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa an kammala shirye-shirye na kafa kwamitocin raya al'umma a dukkan....
- Katsina City News
- 26 Aug, 2024
An Maida Matsalar Rashin Tsaro Wani Makamin Da Ake Amfani Da Shi Domin Cimma Muradun Siyasa -Ngozi
Najeriya...Tsohuwar Ministan Kuɗin Najeriya Okonjo-Iweala....Ngozi Okonjo-Iweala, wadda itace babbar darakta Cibiyar Kasuwanci ta Duniya wato World Trade Organisation (WTO), tace....
- Katsina City News
- 26 Aug, 2024
Ranar Harshen Hausa ta Duniya! 26/8/2024
Maulana (Dr) Sheikh Muhammad Nasir Kabara ya ba da gudummawa gagaruma wajen haɓaka harshen Hausa da bunƙasa shi a Nigeria....
- Katsina City News
- 26 Aug, 2024
An Kaddamar Da "Kungiyar Kiran Kawo Gyara Da Ci Gaban Kasa Ta Nijeriya" A Matakin Jiha A Katsina.
Kungiyar nan ta "Kira Ga Kawo Gyara Da Ci Gaban Kasa A Nijeriya" wato 'Advocacy For Integrity & Rule Of....
- Katsina City News
- 25 Aug, 2024
Katsina: Hukumar CSDA Ta Gudanar Da Shirin Bayar Da Tallafi Ga Unguwar Bayan Polo
Daga Sulaiman CiromaYayin cigaba da gudanar da ayuukan jin kai da kuma bada tallafi ga al’ummar jihar Katsina, hukumar CSDA....
- Sulaiman Umar
- 25 Aug, 2024
Tatsuniya Ta 45: Labarin Wani Mutum Da 'Yarsa
Ga ta nan, ga ta nanku.Wata rana wani mutum da ke garin Yamutsawa ya je gidan Sarkin garin. Ya ce....
- Katsina City News
- 25 Aug, 2024
kula da Lafiya: Karumbau da bayani akansa. Hanyoyin Yadda Ake Daukar Cutar
Ana iya daukar wannan cuta ta hanyoyi kamar haka:1. Ta hanyar taba marar lafiyar mai dauke da cutar.2. Ta hanyar....
- Katsina City News
- 25 Aug, 2024
Ahmed Rufa'i Abubakar Ya Yi Bayani Kan Ajiye Muƙamin sa na Shugaban hukumar Leken Asiri A Nijeriya
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times A wata hira da aka yi da Ambasada Ahmed Rufai Abubakar, Sardaunan Katsina, shugaban NIA a....
- Katsina City News
- 24 Aug, 2024
Kungiyar Tafiyar Matasa Ta Kasa Ta Jihar Katsina Ta Fara Shirin Sauya Tsarin Siyasa – Hon. Abdulrazak Dahiru Kaita
Katsina Times A yau 25 ga Agusta, 2024, Hon. Abdulrazak Dahiru Kaita, shugaban riko na kungiyar Tafiyar Matasa ta Kasa, reshen....
- Katsina City News
- 24 Aug, 2024