Sashen Hausa
RUBZAWAR WANI BANGAREN GADAR KOFAR KWAYA. ...Gwamnati ta dauki matakin gaggawa
@ Katsina Times Kamar yadda jaridun Katsina times suka bada labarin rubzawar wani bangaren gadar Kofar kwaya a ranar jumma ar....
- Katsina City News
- 19 Aug, 2024
Tatsuniya Ta 44: Labarin Kurege Da Kura
Ga ta nan, ga ta nanku.Wata rana Kurege da kawarta Kura suka fita farauta. Suna cikin tafiya, sai suka tarar....
- Katsina City News
- 18 Aug, 2024
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jajanta wa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Ƙaramar Hukumar Gummi ta jihar.
Ambaliyar ta afku ne a sanadiyyar ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka lafka a ranar Juma'ar da ta....
- Katsina City News
- 18 Aug, 2024
Shugaba Tinubu Ya Taya Janar Babangida murnar Cika Shekaru 83
Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika sakon taya murna ga tsohon shugaban mulkin sojin Najeriya, Janar Ibrahim Badamasi Babangida wanda....
- Katsina City News
- 17 Aug, 2024
UNICEF Ta Haɗa Hannu da Jihar Katsina Don Taimakawa Matasa Kan Yaƙi da Sauyin Yanayi
Ofishin UNICEF na shiyya dake Kano ya ɗauki matakin tallafawa Jihar Katsina wajen magance matsalolin da suka shafi sauyin yanayi....
- Katsina City News
- 17 Aug, 2024
Matsalar Tsaro a Katsina: 'Yan Bindiga Sun Jikkata Mutane da Dama Kuma Sun Yi Garkuwa da Mutane Hudu a Unguwar Nasarawa
A daren jiya, unguwar Nasarawa dake cikin garin Kurfi, karamar hukumar Kurfi, ta sake fuskantar wani harin 'yan bindiga. Rahotanni....
- Katsina City News
- 17 Aug, 2024
Yadda ruwan sama yayi sanadiyar rugujewar wasu gidaje a Sabuwar Unguwa cikin garin Katsina.
Daga :-Muhammad Ali Hafizy. Katsina Times.Akalla an ɗauki kusan kwanaki shidda ana ruwan sama a garin Katsina, wasu kwanakin ana....
- Katsina City News
- 17 Aug, 2024
Gwamna Dauda Lawal Ya Bayyana Muhimmancin Kwalejin Ilimi ta Tarayya a Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana Kwalejin Ilimi ta Tarayya (Technical) da ke Gusau a matsayin muhimmin ginshiƙin samar....
- Katsina City News
- 16 Aug, 2024
Hukumar Korafe-korafen Jama'a da Yaƙi da Cin Hanci Da Rashawa Ta jihar Katsina Ta Nemi Hadin Kan Ma'aikatar Shari'a
A ranar Alhamis 15 ga watan Agusta ne Hukumar ta Jin Korafe-korafen Jama'a da hana cin hanci da rashawa ta....
- Katsina City News
- 15 Aug, 2024
Ranar Matasa Ta Duniya: Hadin Gwiwa Kungiyoyi Da Gwamnati sun shirya Taro A Katsina
A ranar Alhamis, 15 ga Agusta 2024, Hadakar Kungiyoyin Matasa tare da Ma'aikatar Matasa da Wasanni ta jihar Katsina sun....
- Katsina City News
- 15 Aug, 2024