Sashen Hausa
Kungiyar KADI A jihar Katsina Ta Tallafawa Masu Lalurar Tarin Fuka
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times. Satumba 6, 2024Kungiyar "Katsina State Development Initiative" Ta Hannun Kamfanin Easy Engineering na Alhaji Yahaya....
- Katsina City News
- 07 Sep, 2024
NNPC Ltd Ba Ita Ce Kaɗai Ke Siyan Kayayyaki Ba; Kasuwa A Bude Take Don Farashin Mai Rahusa Daga Kowace Masana'antar Fetur Ta Cikin Gida
SANARWAR MANEMA LABARU Hankalin Kamfanin NNPC Ltd ya kai ga sanarwar da Kungiyar Kare Haƙƙin Musulmai ta Ƙasa (MURIC) ta fitar,....
- Katsina City News
- 07 Sep, 2024
Tatsuniya Ta 51; Labarin Wasu 'Yan Mata Biyu
Akwai wasu 'yan mata biyu, ya da kanwa, mahaifiyarsu daya, ubansu daya. Allah ya yi musu kyawu matuƙa, har wasu....
- Katsina City News
- 07 Sep, 2024
Ziyarar Babban Hafsan Sojoji A Katsina: Radda Ya Nemi Ƙara Ɗaukar Mataki Kan Matsalar Tsaro
Zaharaddeen Ishaq Abubakar,Katsina Times - 6 ga Satumba, 2024 - Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukaci sojojin Najeriya....
- Katsina City News
- 06 Sep, 2024
An Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Gobarar Gidan Gwamnatin Jihar Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Barista Abdullahi Garba Faskari, Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, a madadin Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umar....
- Katsina City News
- 04 Sep, 2024
DAUDA LAWAL A SHEKARA 59: MAI GIDANA WANDA BAI DA JIJI DA KAI
Daga Sulaiman Bala IdrisA wata ziyarar aiki da na yi a tsakiyar watan Agusta, direbana a Jihar Taraba ya shafe....
- Katsina City News
- 03 Sep, 2024
Katsina: Cibiyar Bada Agajin Gaggawa Ta “RED CROSS” Ta Gudanar Da Bitar Wayar Da Kai Ga Masu Ruwa Da Tsaki Kan Bada Taimakon Gaggawa Ga Marasa Lafiya
Daga Sulaiman CiromaCibiyar nan mai bada agajin gaggawa ga marasa lafiya a matakin farko wacce aka fi sani da “RED....
- Sulaiman Umar
- 03 Sep, 2024
Babban Taron Majalisar Dinkin Duniya Don Iganta Ci Gaba
Taron Majalisar Dinkin Duniya na nan gaba wani lamari ne mai ban sha'awa wanda ya jawo hankalin shugabannin duniya, sanannun....
- Katsina City News
- 02 Sep, 2024
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Katsina Ya Sauya Sheƙa Daga Jami'ayyar PDP Zuwa Jam'iyyar APC
Ranar Lahadi 1 ga watan Satumba 2024, Jam'iyyar APCn jihar Katsina tayi babban kamu, inda tsohon mataimakin Gwamnan jihar, ya....
- Katsina City News
- 02 Sep, 2024
Gwamnan Jihar Zamfara ya gudanar da Ziyara a wuraren da Ambaliya ta Shafa
A ranar Asabar ne Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya gudanar da ziyarar gani da ido zuwa yankunan da ambaliyar....
- Katsina City News
- 01 Sep, 2024