Sashen Hausa
Kwalejin Ilimi ta Tarayya Katsina Zata Gudanar da Taron Kammala Karatu na 2007 zuwa 2023 Shugaban Kwalejin Ya Bayyana Nasarori da Kalubale
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Katsina, 25 ga Yuli, 2024 – Kwalejin Ilimi ta Tarayya Katsina, karkashin jagorancin Dr. Aliyu Idris....
- Katsina City News
- 26 Jul, 2024
Zamfara Ta Zamo Jihar Da Ta Fi Kowacce A Arewacin Nijeriya A Jarabawar NECO
Jihar Zamfara ta zama ta daya a Arewacin Nijeriya kuma ta biyu a faɗin ƙasar wajen samun sakamako mafi kyau....
- Katsina City News
- 25 Jul, 2024
Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Tinubu Kan Amincewa Da Ƙudirin Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa rattaba hannu a kan ƙudirin Dokar....
- Katsina City News
- 25 Jul, 2024
Ganawar Kakakin Hukumar Kwastan na Kasa da Babban Editan Jaridar Katsina Times
A yau laraba 24/ july/ 2024 shugaban kamfanin rukunin jaridun Katsina times da Mujallar Katsina city news Muhammad Danjuma ya....
- Katsina City News
- 24 Jul, 2024
Majalisar Wakilai ta Bukaci Dakatar da Shugaban NMDPRA Saboda Zargin Rashin Gaskiya
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta nemi a dakatar da Shugaban Hukumar Kula da Man Fetur ta Najeriya (NMDPRA) domin gudanar....
- Katsina City News
- 24 Jul, 2024
Alhaji Abdul Aziz Mamud (Mai Turaka) ya zama mai taimakawa Sanata Barau Jibrin mataimakin shugaban majalisar tarayya
Katsina TimesAlhaji Abdul Aziz Mamuda (Mai Turaka) ya zama mai taimakawa mataimakin shugaban majalisar dattawa ta kasa, Alhaji Barau Jibrin.....
- Katsina City News
- 23 Jul, 2024
Gwamnatin Katsina Ta Kaddamar da Kwamitin Bincike kan Ayyukan Hisbah
Gwamnatin Jihar Katsina ta kaddamar da kwamitin da zai binciki ayyukan hukumar Hisbah a jihar. Sakataren Gwamnatin Jihar, Barr. Abdullahi....
- Katsina City News
- 23 Jul, 2024
Hisbah Zata Fara Sintiri Don Dakile Karuwanci a Katsina
Hukumar Hisbah ta Jihar Katsina ta sanar da fara sintiri a birnin Katsina domin yakar ayyukan karuwanci. Wannan sanarwa ta....
- Katsina City News
- 23 Jul, 2024
Sasanci Tsakanin 'Yan Takara: Shugaban NULGE Jihar Katsina Ya Bayyana Muhimmancin Sulhu
23-7-24. NULGE/Musawa/Matazu.Shugaban Kungiyar Ma'aikatan Kananan hukumomi ta kasa reshen jihar katsina Comrade Nasiru Wada Maiadua Dan Saran Daura ya....
- Katsina City News
- 23 Jul, 2024
Dattijuwa Mai Shekaru Saba’in 70 Ta Kammala Makarantar Qur'ani a Kano
Rabi Muhammad tana daya daga cikin daliban da suka kammala karatun Qur'ani a Kano. An gudanar da walima don bikin....
- Katsina City News
- 22 Jul, 2024