Sashen Hausa
Ana Zargin Wasu Sojoji da Raba Tutar Kasar Rasha ga Masu Zanga-Zanga a Katsina
Daga Wakilanmu @ Katsina TimesMajiyoyi daban-daban a hedkwatar ‘yan sanda ta jihar Katsina sun tabbatar wa jaridar Katsina Times cewa,....
- Katsina City News
- 08 Aug, 2024
Gwamnatin Zamfara Ta Biya Haƙƙin Ma'aikata Sama da Naira Biliyan 7
Gwamna Dauda Lawal ya samu nasarar biyan haƙƙin ma'aikatan jihar Zamfara da na ƙananan hukumomi waɗanda suka bar aiki, wanda....
- Katsina City News
- 06 Aug, 2024
Abin da ya kamata mutane su sani game da kudin da ake cewa gwamnatin tarayya ta ba gwamnonin jihohi
Yana da kyau mutane su yi bincike su gano hakikanin abin da ya faru kan wani lamari kafin su fara....
- Katsina City News
- 06 Aug, 2024
BINCIKEN MUSAMMAN: GWAMNATIN KATSINA TA YI ƘOƘARI DON HANA ZANGA-ZANGA TA RIKIƊE ZUWA RIKICI
ABIN TAKAICI GA ZABABBUN MUDaga Jaridun Katsina Times da Taskar Labarai Wani bincike da jaridun Katsina Times suka gudanar ya tabbatar....
- Katsina City News
- 03 Aug, 2024
DSS sun kama Kabir Shehu Yandaki bayan jagorantar zangar zangar yunwa a Katsina.
Daga Comr Nura SiniyaJami'an tsaro na farin kaya DSS sun kama matashin dan gwagwarmaya sakataren gamayyar kungiyoyin fararen hula na....
- Katsina City News
- 02 Aug, 2024
Gwamnatin Jihar Katsina Ta Kakaba Dokar Hana Fita, Ta Haramta Zanga-Zanga a Fadin Jihar
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Katsina, Najeriya - 1 ga Agusta, 2024: Mukaddashin Gwamnan Jihar Katsina, Malam Faruk Lawal, ya bayyana....
- Katsina City News
- 01 Aug, 2024
Kiran Minista Idris ga ’yan Nijeriya: Ku guje wa zanga-zanga, ku yi amfani da damarmakin da gwamnatin Tinubu ta samar
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci ‘yan Nijeriya da su yi amfani da damarmakin....
- Katsina City News
- 01 Aug, 2024
Yanda Zanga-zanga a Katsina ta rikide zuwa rikici a gidan gwamnati
Daga Muhammad Ali Hafizy, @Katsina TimesA safiyar Alhamis, 1 ga Agusta 2024, matasa daga sassa daban-daban na garin Katsina suka....
- Katsina City News
- 01 Aug, 2024
IHRAAC Ta Nemi Mutunta Hakkin Dan Adam Gabanin Zanga-zangar Najeriya Ta Agusta
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Abuja, 31 Yuli, 2024 - Cibiyar Kare Hakkin Dan Adam ta Duniya (IHRAAC) ta yi kira....
- Katsina City News
- 31 Jul, 2024
Zanga-Zanga: Rundunar Gidajen Gyaran Hali ta Katsina Ta Ƙara Tsaurara Matakan Tsaro
Maryam Jamilu Gambo Saulawa, Katsina Times A cewar umarnin Shugaban Hukumar Gidajen Gyara na Halliru Nababa a cikin saƙon rediyo na....
- Katsina City News
- 31 Jul, 2024