Sashen Hausa
'Yan Siyasa ne kaɗai da Iyalansu ke jin Dadi a Nijeriya. -NLC
“Banda 'Yansiyasa da iyalansu babu mai jin daɗi a Najeriya -inji Shugaban NLC a Katsina Daga shafin Katsina postShugaban ƙungiyar ƙwadago....
- Katsina City News
- 14 May, 2024
Kotu Ta Ce ‘Yan Sanda Su Biya Diyyar Naira Miliyan 200 Bisa Kashe ‘Yan Shi’a a Soba
Ta ce matakin da ƴan sanda suka ɗauka haramtacce ne a kundin tsarin mulkin ƙasaSahara Reporters HausaWata babbar kotun tarayya....
- Katsina City News
- 14 May, 2024
ANA NEMAN WAHALAR DA ALHAZAN JAHAR KATSINA ...Saboda Jikkuna masu 32kg.
Muazu Hassan @ Katsina Times Jaridun Katsina Times sun samu wasu takardu akan kwangilar Jikkunan Alhazan jahar Katsina. Wata takarda da jaridun....
- Katsina City News
- 13 May, 2024
Adabin Abubakar Imam: Gudunmowar Malumfashi Ibrahim
Daga farfesa Abdalla uba adamuBana jin akwai wanda ya yi taza da tsifa a kan littafin “Magana Jari Ce” kamar....
- Katsina City News
- 12 May, 2024
Kannywood Ta Naɗa Sanata Barau Shugaba Kuma Uba Ga Farfajiyar
Farfajiyar fina-finan Hausa Kannywood ta nada Sanata Jibrin Barau Shugaba kuma uba ga farfajiyar.Farfajiyar ta karamma sanatan ranar Juma’a bayan....
- Katsina City News
- 12 May, 2024
Ƴanbindiga Sun Kashe Ma’aikacin Hukumar Tattara Kuɗaɗen Haraji Ta Kasa (FIRS) A Abuja
Wasu ’yan bindiga sun kashe wani matashi mai suna Khalid Bichi a Unguwar Maitama da ke Abuja a ranar Juma’a.Bichi,....
- Katsina City News
- 12 May, 2024
Zaben kananan hukumomi: "Murɗiya akai mana ba sasanci ba" inji 'Yan takarar APC a Dutsi
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Masu Neman muƙaman shugaban karamar hukumar Dutsi da Kansiloli sun koka akan rashin Adalci da murɗiya....
- Katsina City News
- 11 May, 2024
Gwamna Dauda Lawan na Zamfara ya biya Tsaffin ma'aikata Hakkokinsu
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya biya tsofaffin ma'aikatan jihar bashin haƙƙoƙin su na barin aiki, wato Garatuti, wanda suka....
- Katsina City News
- 10 May, 2024
SIYASA ROMON JAƁA: Dalilai 10 Suka Harzuƙa Shema Ficewa Daga PDP, Ya Rungumi Jam'iyyar APC
An daɗe ana jiran jin sanarwar komawar tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Ibrahim Shema cikin APC, domin ya daɗe da raba....
- Katsina City News
- 10 May, 2024
Kungiyar Manoma Ta AFAN Zata Jagoranci Gangami Akan Dashen Itatuwa A jihar Katsina. Inji Gwajo-gwajo
Shugaban kungiyar Manoma ta AFAN ya bayyana cewa kungiyar su zata jagoranci gangami domin karfafa gaiwar al'umma da cewa duk....
- Katsina City News
- 09 May, 2024