Sashen Hausa
Gwamna Dauda Na Zamfara ya bukaci hadin kan Malamai don ciyar da jihar gaba
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci Majalisar Malamai ta Jihar Zamfara da su haɗa kai da gwamnatinsa domin cetowa....
- Katsina City News
- 31 Jul, 2024
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da aikin hanyar Magami zuwa Ɗansadau mai tsawon kilomita 108.
Gwamnan ya amince da aikin hanyar ne yayin da ya jagoranci taron Majalisar Zartarwa ta Jihar Zamfara a ranar Litinin....
- Katsina City News
- 30 Jul, 2024
Tsohuwar Kwamishinan Ilimi ta jihar Katsina ta Cire Kayan Tsohon Ofishin ta
Katsina TimesJaridar Katsina Times ta tabbatar da cewa tsohuwar kwamishinar ma’aikatar ilimi ta jihar Katsina, Hajiya Hadiza Abubakar, ta cire....
- Katsina City News
- 30 Jul, 2024
Masu shirin zanga-zanga a Nigeria na fuskantar barazana daga Gwamnati - Amnesty
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan'adam ta Amnesty International ta yi gargaɗin cewa yin barazana ga masu shirin gudanar da zanga-zanga ba....
- Katsina City News
- 30 Jul, 2024
Hukumar NDLEA Ta Shirya Taron Fadakarwa Ga Daliban Lafiya a Katsina
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesKatsina, 29 Yuli 2024 - A ranar Litinin, 29 ga watan Yuli, Hukumar Hana Sha da....
- Katsina City News
- 29 Jul, 2024
Zanga-zanga: Gwamnatin Katsina Ta Kira Taron Masu Ruwa da Tsaki
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesKatsina, 28 ga Yuli, 2024 - A ranar Litinin, Gwamnatin Jihar Katsina ta gudanar da taron....
- Katsina City News
- 29 Jul, 2024
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina Ta Shirya Domin Zanga-Zangar 1 ga Agusta, Ta Tabbatar Da Tsaron Lafiya Da Doka
Maryam Jamilu Gambo, Katsina Times Katsina, 29 ga Yuli, 2024 - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina ta sanar da shirinta na....
- Katsina City News
- 29 Jul, 2024
‘DA NIJERIYA MUTUM CE DA KABILUN AFIRKA SUN BAUTA MA TA’
HAJIYA ABUN NA-BARNO KATSINA A ranar Juma’a, 24/5/2024, Malam Aliyu Ibrahim Kankara ya ziyarci Hajiya Abun Na-Barno, wata fitattar....
- Katsina City News
- 28 Jul, 2024
Mukaddashin Gwamna Ya Yaba da Kwalejin Ilimi ta Tarayya Katsina a Taron Yaye Dalibai
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times KATSINA, 27 Yuli 2024 - Barista Abdullahi Garba Faskari, Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, daya wakilci Mukaddashin....
- Katsina City News
- 27 Jul, 2024
Katsina Ta Samu Nasara Wajen Rage Ta'ammali da Miyagun Kwayoyi -NDLEA
Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesBarista Abdullahi Garba Faskari Sakataren Gwamnatin jihar Katsina Jihar Katsina ta samu gagarumar nasara wajen rage yawan....
- Katsina City News
- 26 Jul, 2024