Sashen Hausa

top-news

AGILE da Hukumar Ilmi ta jihar Katsina sun shiryawa Dalibai Taron Karfafa gwiwa a shiyoyi 3 na jihar Katsina

Ma'aikatar Ilmi ta jihar Katsina hadin gwiwa da Gidauniyar samar da Ilimin 'Ya'ya Mata (AGILE) ta shirya wa daliban jihar....

top-news

ƁARAYIN DAJI SUNKAI MUNANAN HARE-HARE A YANKIN BATSARI

Misbahu Ahmad Batsari@ Katsina Times A daren ranar talata 24-10-2023, ɓarayin daji ɗauke da muggan makamai suka kai hari wani ƙauye....

top-news

Harin 'Yan Bindiga a garin Danmusa: Majalisar Dokokin jihar Katsina ta koka

Majalisar Dokoki tayi Allah-wadai da harin da 'yan bindiga suka kai garin Ɗanmusa da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 8....

top-news

Shugaban Kungiyar Izalatul Bid'a Wa'ikamatu Sunnah ta Kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau yayi kira ga Musulmin Nijeriya da su sanya Al'ummar Palestinu Addu'a

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times 23,10,2023Sheikh Abdullahi Bala Lau Shugaban Kungiyar Izalatul Bid'a Wa'ikamatu Sunnah mai Headquarter Kaduna ya bayyana....

top-news

Tarihin Unguwar Al'kali a cikin Birnin Katsina

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times 21,10,2023Unguwar AlkaliUnguwar Alkali tana nan yammancin gidan waya na Katsina, bangaren Wakilin Kudu. Daga kudu....

top-news

Hukunci mai Tsanani yayi Sanadiyar Mutuwar Dalibin Makarantar Al-azhar Academy a garin Zaria.

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times A wani Labari da Jaridar Katsina Times ta samu, ranar Juma'a 20 ga watan Oktoba Malaman....

top-news

TSARO: Gwamnatocin Jihohi ba zasu taba iya kawo karshen rashin tsaro ba -Mustapha Inuwa

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times 20/10/2023Tsohon Sakataren Gwamnatin jihar Katsina, tshon dan takarar gwamnan jihar Katsina a Jam'iyyar APC, wanda....

top-news

Kungiyar kare Hakkin dan Adam mai suna IHRAAC ta zargi hukumar Kula da ababen hawa KASROTA a Katsina da cin hanci da rashawa gami da take hakki

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times 19/10/2023Kungiyar kare hakkin bil’adama ta kasa da kasa (IHRAAC) ta nuna damuwa kan hukumar kiyaye....

top-news

Gwamnatin jihar Katsina zata hada hannu da hukumar NDLEA don yaki da masu ta'ammuli da miyagun kwayoyi

GWAMNATIN JIHAR KATSINA ZA TA HADA HANNU DA NDLEA DON YAKI DA MASU TU'AMMALLI DA MIYAGUN KWAYOYIGwamanatin jihar Katsina ta....

top-news

Gwamnatin jihar Katsina ta biya Malaman tsangaya Alawus din Watanni biyar, fiye da Naira Miliyan Talatin da Takwas

Gwamnatin jihar Katsina ta ware Naira Miliyan 38.9 domin biyan Malaman tsangaya Alawus din wata biyar.Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Gwamnatin....