Sashen Hausa

top-news

Harin 'Yan Bindiga a Dutsinma: Fiye da Mutum 30 Sun Mutu, da Dama Sun Jikkata

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina TimesFiye da mutum talatin ne suka rasa rayukansu yayin da wasu ke kwance a Asibitin Koyarwa....

top-news

Ministan Tsaro Ya Ziyarci Rundunonin Soji a Katsina, Yana Tabbatar da Goyon Bayan Gwamnatin Tinubu

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Ministan Tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya ziyarci bangarorin tsaron soji a Katsina, inda ya tabbatar....

top-news

EFCC Ta Sake Gurfanar Da Tsohon Shugaban SMEDAN, Masari Kan Zargin Karkatar da Kudi Naira Miliyan 119

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta sake gurfanar da tsohon Darakta Janar na....

top-news

RMAFC Ta Nemi 'Yancin Kananan Hukumomi a Najeriya

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Ta Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Ba Kananan Hukumomi 'Yanci Daga Mulkin-mallakar JihohiHukumar ta  "Raveneu Mobilization Allocation....

top-news

AL'UMMAR WASU UNGUWANNI A JIHAR KATSINA NA NEMAN DAUKIN GWAMNATIN JIHA

Al'ummomin sabuwar  Dutsin-tsafe low cost dana bayan filin sukuwa da gidan taki a cikin birnin kastina sunyi roko ga gwamnatin....

top-news

Tsohuwar 'Yar Majalisar Tarayya Ta Koka Kan Rashin Biyan su Haƙƙoƙin su na Tsawon Shekaru

Muhammad Ali Hafizy, Katsina TimesHajiya Mariya Abdullahi Bakori, tsohuwar 'yar majalisar tarayya a Najeriya a shekarar 1991, ta bayyana irin....

top-news

Majalisar Dokokin Katsina Ta Amince da Shugaban Riko na ƙaramar hukumar Dutsinma

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times Majalisar Dokokin Jihar Katsina ta tantance gami da amincewa da Hon. Ibrahim Sada.Majalisar ta amince da....

top-news

HUKUMAR HISBAH TA JIHAR KATSINA BATA DA ALAKA DA LABARIN DA DCL HAUSA TA WALLAFA

Hukumar Hisbah ta jihar Katsina bata da alaka da labarin da shafin yanar gizo na DCL Hausa ya wallafa cewa:....

top-news

An yi satar fitar hankali a gwamnatin Elrufa'i

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta buƙaci a bincike shiKwamitin da Majalisar dokokin jihar Kaduna ta kafa kan nazari game da....

top-news

Gwamnan jihar Zamfara ya kara jaddada kudurinsa na kare rayukan al'ummar jihar

A faɗi-tashin da yake yi wajen samar da ingataccen tsaro, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa....