Sashen Hausa

top-news

Hukumar Hisbah a Katsina Ta Karɓi Gudunmawar Babura Daga Shugaban Karamar Hukumar Kaita

A ranar Talata, 2 ga watan July, Hukumar Hisbah ta Jihar Katsina ta karɓi gudunmawar babura guda uku daga Shugaban....

top-news

Gwamnatin Jihar Sokoto Ta Bayyana Cewa Sultan Na Sokoto Bai Da Iko Na Doka Don Yin Nade-nade

A yayin sauraron ra'ayi na jama'a kan dokar kananan hukumomi da sarauta ta 2008 a jihar Sokoto, kwamishinan shari'a, Barista....

top-news

Jami'an 'Yansanda a Katsina Sun daƙile yunkurin satar mutane tare da Ceto 10

- Da sanyin safiyar Talata, wasu 'yan bindiga da ake zargi sun kai hari a wani gida dake bayan Comprehensive....

top-news

Kula da Lafiya: Cututtukan da ake iya ɗaukarsu (Infectious Diseases)

Waɗannan cututtuka suna faruwa ne sakamakon harbuwa da ƙwayoyin cuta waɗanda ba a iya ganinsu da idanuwa sai an yi....

top-news

Tatsuniya ta 34: Labarin Yan Bakwai Da Aljana

Ga ta nan, ga ta nanku. A can kusa da dajin aljannu wanda aka ce ya yi iyaka da bangon duniya,....

top-news

Gwamnatin Katsina ta Bayyana Matsayarta Kan Rage Kudaden Gudanarwa na Jami’ar Umaru Musa Yar’adua

Zaharaddeen Ishaq Abubakar, Katsina Times A yau Litinin, 1 ga Yuli, 2024, Kwamishinan Ilimi Mai Zurfi, Fasaha, da Kere-kere na Jihar....

top-news

Gwamnan Zamfara Ya Karɓi Baƙuncin Sabuwar Babbar Sakatariya Gwamnatin tarayya mai Wakiltar jihar

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya karɓi baƙuncin sabuwar Babbar Sakatariya a gwamnatin tarayya mai wakiltar jihar Zamfara.A Juma'ar nan....

top-news

'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sanda a Katsina

Katsina TimesA yau Lahadi, 30 ga Yuni, 2024, da misalin karfe 6:00 na safe, 'yan bindiga sun yi kwanton bauna....

top-news

Ba Matsala Ce Ta Haifar Da Neman Ba'asi a Masarautar Katsina ba - Gwamnatin Jihar Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa ba wata gagarumar matsala ce ta haifar da bukatar jin ba'asi a masarautar Katsina.....

top-news

Bikin Babbar Sallah 2024: Gwamnatin Katsina Ta Bukaci Karin Bayani Daga Masarautar

Katsina Times A ranar 27 ga Yuni, 2024, gwamnatin jihar Katsina ta aika wa masarautar Katsina takardar neman karin bayani kan....