Sashen Hausa
Gwamnatin jihar Katsina Zata Ƙaddamar Da Shirin Raya Al’umma Don Taimakawa Mazauna Karkara
Maryam Jamilu Gambo, Katsina Times Gwamna Dikko Umar Radda na jihar Katsina ya bayyana cewa ana kan aiwatar da wani sabon....
- Katsina City News
- 11 Jul, 2024
Gwamnatin Katsina Ta Sha Alwashin Saukaka Hanyoyin Kasuwanci da Taimakawa Masu Zuba Jari
Maryam Jamilu Gambo, Katsina Times Gwamnatin jihar Katsina ta kudiri aniyar saukaka hanyoyin kasuwanci da samar da cikakken goyon baya ga....
- Katsina City News
- 11 Jul, 2024
Zuba Jari a Zamfara: Gwamna Lawal Ya Jawo Hankalin 'Yan Kasar Turkiyya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu nasarar jawo hankalin wasu jiga-jigan masu zuba jari 'yan ƙasar Turkiyya don su....
- Katsina City News
- 11 Jul, 2024
Daga Yanzu Kananan hukumomi zasu dunga Cin gashin Kansu -Kotun Koli
Kotun koli ta yanke hukunci kan karar da gwamnatin tarayya ta shigar a kan gwamnonin jihohi 36 na tarayya kan....
- Katsina City News
- 11 Jul, 2024
Malaman Firamare na Katsina Sun Koka Kan Kwangilar Kwamfuta da ta Ci Dubu Uku-uku a Albashin su
Katsina Times 11,7,2024 Jaridar Katsina Times ta samu korafi daga Malaman makarantun firamare na jihar Katsina bisa cire masu naira dubu....
- Katsina City News
- 11 Jul, 2024
Gwamna Dauda Lawal Ya Amince da Gina Babbar Tashar Mota ta Zamani a Gusau
A taron majalisar zartarwar jihar, wanda ya gudana Talatar nan a fadar gwamnatin jihar da ke Gusau, Gwamnan Jihar Zamfara,....
- Katsina City News
- 10 Jul, 2024
Gwamna Dikko Umaru Radda na Jihar Katsina Ya Nemi Hadin Gwiwa Don Faɗaɗa Shirin Ciyar da Dalibai a Makarantun Firamare
Maryam Jamilu Gambo, Katsina Times Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya gabatar da bukatar hadin gwiwar ƙasa da ƙarin....
- Katsina City News
- 10 Jul, 2024
KWALEJIN KATSINA ( KATSINA COLLEGE 1922).
An bude babbar Kwalejin ilimi tarko a Arewacin Nigeriya a Katsina acikin shekarar 1922. Kamar yadda Babban Gwamna Nigeriya....
- Katsina City News
- 10 Jul, 2024
TUTOCIN SHEHU A KATSINA.
Tutocin Shehu a Katsina sun Samo asaline a lokacin da Mujaddadi Shehu Usman yayi Kira da a kaddamar da Jihadin....
- Katsina City News
- 10 Jul, 2024
Tsadar Rayuwa: Tinubu Ya Rufe Kofofinsa, Har Wasu Ministoci Ba Sa Samunsa – Ndume
Daga Zaharaddeen Ishaq AbubakarMai Tsawatarwa na Majalisar Dattijai, Ali Ndume, ya bayyana damuwa kan hauhawar farashin kayan abinci da rashin....
- Katsina City News
- 10 Jul, 2024